Cibiyar kula da harkokin alkur'ani ta Ikna ta habarta cewa; a yau an gudanar da bikin kaddamar da yarukan Hausa da jamusanci a cikin yarukan da cibiyar ke yada shire-shiryenta da su, inda harshen Hausa ya zama shi ne yare na 19, Jamusanci kuma a matsayin yare na 20 a cibiyar.
Bayanin ya kara da cewa an gudanar dabikin ne tare da hadin gwiwa tsakanin cibiyar da kuma da kuma hukumar kula da al'adu ta Iran, lamarin day a samu halartar wasu daga cikin jami'an bangarorin biyu.
364857