IQNA

Taron Karawa Juna Ilimi Kan Hakokin Kasa Da Kasa ,Hakokin Dan Adam Da Na Sharia A Aljeria

9:14 - February 23, 2009
Lambar Labari: 1747554
Bangaren kasa da kasa: Taron karawa juna ilimi kan Hakkokin kasa da kasa,hakkokin dan adam da na shari'ar musulunci a Aljeriya kan Saye da sayarwa da kuma kasuwanci baki daya.
Bayan ta nakalto daga El Moudjahid ,Cibiyar kula da harkokin Alkur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: bincike kan hakkokin kasa da kasa da tushen kare hakkin dan adam suna daga cikin abubuwan da wannan taro yafi maida hankali a kansu kuma an fara kaddamarwa ne a jiya a cibiyar al'adu ta kasar Aljeriya kuma an samu halartar masana da masu bincike da ra'ayoyi kan hakkokin kasa da kasa inda suka gabatar da jawabobi kan haka tare da halartar Bu Abdallah Gulamullah ministan da ke kula da harkokin addinin musulunci a wannan kasa.

367829
captcha