IQNA

Mustapha Isma'il Ya Yi Fice Ta Fuskar Karatun Kur'ani

15:30 - March 10, 2009
Lambar Labari: 1754389
Bangaren kula da harkokin kur'ani: daya daga cikin mahardata kur'ani matashi ya bayyana cewa: Idan za a bayyana gorzon day a taka rawa shi ne malam Mustapha.
A wata hira da cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna Mas'ud Karimi mahardacin kur'ani na kasa da kasa ya bayyana cewa idan ana maganar karatun kur'ani da iya harda dalla-dalla ba za a fice malam Mustapha Isma'il ba kuma dole a jinjina masa da daga masa tuta.Kuma ya san harshen larabci da hakan ma ya kara taimaka masa wajen fitar da harufa da salo mai kyau ta wannan fanni na karatun kur'ani mai tsarki da daukaka.

373771
captcha