IQNA

An Kaddamar Da Wani Sabon Gidan Talbijin Na Tauraron Dan Adam A Kasar Tunusiya

16:09 - April 18, 2009
Lambar Labari: 1766522
Bangaren kasa da kasa; An bude wani sobon gidan talbijin na tauraron dan adam mai sunan Alzaituna a kasar Tunusiya.
Cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ce ta jiyo majiyar labarai ta Nasij cewa a kasar Tunusiya an kafa wani sabon gidan talbijin mai suna alzaituna da zai rika watsa shiryan addini ta hanyar tauraron dan adam daga wannan kasa zuwa a cikin sauran kasashen duniya.Kuma an kaddamar da wannan tasha ta talbijin tun shekarar da ta gabata ne a cikin watan Ramadan aka bude radiyon Alzaitun da kuma a wannan shekara aka bude wannan tasha ta Zaitun.

388436

captcha