Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa; ta nakalto daga jaridar Alhayat da ake bugawa a birnin London cewa Jamal Id shugaban ofishin kare hakkin dan adam larabawa a wata hira da manema labarai y ace; Hani Nazir Aziz marubucin littafin Karzul Hub a jiya an yi awangaba da shi kan zargin cin zarafin abubuwa masu kima na musulunci .
396031