Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton ofishin da ke kula da malummai da musulmin kasar ta Karkizistan ce ta daukin wannan nauyin wallafawa da kuma rarrabawa wani karamin littafi day a kumshi hadisai na manzon Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi ga al'ummar musulmin wannan kasa . Wannan wani mataki ne ya samu karbuwa da jinjinawa ta musamman daga musulmin kasar .Kuma wannan mataki zai taimakawa ilimi da sanin addini a wannan kasa.
407609