Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ce ta watsa rahoton cewa; a ranar farko ta gudanara da taron kasa da kasa day a hada masana da marubuta da malummai da kuma nazari kan addinai an maida hankali ne kan maganar tabbatar da sulhu da wanzuwarsa a mahangar addinai inda mahalarta taron suka yi ta bayani daya bayan daya kan rawar da addini ke takawa wajen shinfida sulhu da zaman lafiya a doran kasa.
423046