Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta nakalto daga majiyar watsa labarai ta kasar yamen yamen News cewa: Anwar Ka'id sakataren hadin guiwar kungiyoyin masu kula da harkokin kur'ani a kasar da sunnar Manzon rahama Muhammad tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi cewa; ya bayyana cewa: a wannan bukin girmamawa kimanin mahardata kur'ani 342 ne za girmamma mata da maza da kuma suka yi sa'ar hardace kur'ani baki daya.
425516