Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ikna ce ta nakalto kungiyar hadin kan kasashen musulmi na watsa sakon babban sakataren kungiyar da a ciki yake jinjinawa shugaban kasar Rasha kan yadda ya nuna matsayinsa da daukakarsa da kai ziyara a babban masallaci a birnin Masko babban birnin kasar ta Rasha. Wannan yana nuni da yadda addinin musulunci ke kara samun gindin zama da matsayi a kasar ta Rasha a hukumce.
436509