Bayan ta nakalto daga shafin internet na Mirasul Maktub ,cibiyar dake kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa wadannan fallaye na karni na bakwai ne miladiya da hakan yake nuna dadewar wannan fallaye na kur'ani.Daya daga cikin fallayen biyu mai lamba 1572 akwai alamar ta karni na daya ne bayan kaurar ma'aikin Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi don haka wannan ke nuni da tsawon tarihin wadannan fallaye na kur'ani.
464664