Daga kasar Labanon ne Cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: Muhammad Rashid Kabani a lokacin da ake bude baki a Labanon ne a wani taro na musamman babban mai bada fatawa a kasar ta Labanon ya bayyana cewa: huce gonad a irin da gwamnatin HKi ke nunawa Kudus da Masallacin Aksa da cewa: masallacin Kudus wani bangare ne na wayewa musulmi da kiristoci da hadewarsu na tsawon lokaci. Kuma wannan hadewar da musulmi da kiristoci da yadda suke mutunta wannan guri mai tsarki da masallacin Kudus Yahudawan Sahyoniya na kokarin wargaza shi.
465154