IQNA

An Dage Taro Kan Rawar Da Musulunci Ke Takawa Kan Harkar Mata

16:07 - September 22, 2009
Lambar Labari: 1828853
Bangaren zamantakewa: An dage taro karo na biyu na kasa da kasa kan rawar da Musulunci ke takawa kan harkokin da suka shafi mata.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa: an dage taron kasa da kasa karo na biyu da za a tattauna kan irin rawar da addinin Musulunci ke takawa kan harkokin mata kuma za a samu halartar wakilin jagoran juyin juya halin Musulunci a jami'o'i. Burin wannan taro na kasa da kasa shi ne bayyana hakikanin matsayin mata a Musulunci.


467615

captcha