Bangaren siyasa da zamantakewa; Jakadan Iran A Tanzaniya ne ya bayyana cewa: magance matsalar Palasdinu tana bukatar hanyoyi biyu ne ta farko dukan mazauna yankin musulmi,kiristoci da yahuda su kalubalanci mamaye sai kuma ta biyu rungumar gwagwarmaya kan gwamnatin HKI.
Cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ne ce ta watsa rahoton cewa: Muhsin Muwahidi Kumi jakadan Iran a kasar Tanzaniya a cikin wani jawabi day a gabatar ne a lokacin gudanar da taro kan kudus da hadin kan kasashen musulmi ya bayyana cewa: magance matsalar Palasdinu tana bukatar hanyoyi biyu ne ta farko dukan mazauna yankin musulmi,kiristoci da yahuda su kalubalanci mamaye sai kuma ta biyu rungumar gwagwarmaya kan gwamnatin HKI.
467588