Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga Ina ta watsa rahoton cewa; Zaid Alja'abiri shugaban da ke kula da harkokin addini ya bayyana cewa" sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun hana musulmi da wadanda ba yahudawa ba shiga cikin masallacin Annabi Ibrahima (AS) da hakan ke nuni da yadda mahukumtan Haramtacciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da take hakkin bil adama da kuma hakkin yin addini da dokokin kasa da kasa suka ba wa kowa dama cikin sauki da walwala amma ba haka lamarin yake bag a Palasdinwa da aka mamaye masu yanki.
473947