Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna net a watsa rahoton cewa shugaban hukumar binkasa al'adu da duk wani harkokin musulunciu da kuma shi ne shugaban hukumar gidan radiyo da talbijin ta kasar ta Afganistan ya bayyana a karara yadda sabbbin yan mulkin mallaka a wannan kasa suke ta kulla makircin ganin sun murkushe duk wani tunani na Musulunci a wannan kasa.
474199