Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga shafin internet na jaridar dastur ta kasar Jodan cewa; Kungiyoyin addinin Musulunci a kasar Jordan sun bukaci da a kafa wata runduna ta musamman domin bayar da kariya ga masallacin Qods da ke fuskantar barazanar rushewa daga yahudawan sahyuniya a kullum rana. Bayanin ya ci gaba da cewa wannan bayani ya zo a matsayi na bai daya daga mutanen kasar wadanda suke gwagwarmaya. 476221