Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta bayyana cewa Said Hasan Asamani mai kula da ofishin yada al'adun Iran a wannan kasa cewa: Ofishin da ke kula da yada al'adun Iran a wannan kasa ta Tunusiya a wata tattaunawa ya bayyana cewa: a cikin wannan shekara a kasar ta Tunusiya za a gudanar da wannan kasuwar baje koli. Tuni al'ummar kasar suka nuna gamsuwa da jin dadinsu dangane da wannan kasuwar baje kolin kur'ani da za a gudanar a kasarsu.
477219