IQNA

Shugaban Kasar Filipine Ya Zabi Wani Dan Siyasa Muslmi A Matsayin Mashawarcinsa

17:25 - October 17, 2009
Lambar Labari: 1838203
Bangaren kasa da kasa: Goloriyo Ariyo shugaban kasar Filipine a wani kokari nasa na samara da al'ada ta tattaunawa da yancin addinai ya zabi Nabil Tan wani fitaccen dan siyasa a matsayin mai ba shi shawara kan harkokin addini.
Cibiyar da kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga Risalehaber ta watsa rahoton cewa; burin zabar wannan dan siyasa musulmi a matsayin mai bawa shugaban kasa shawara kan harkokin addini zai taimaka ainin ta fusdkar al'aa da addini kuma wani lamari ne tamkar zakaran gwajin dafi ta fuskar siyasa a wannan kasa da sauran kasashe na yin koyi da kasar ta Filipine.

479084
captcha