IQNA

Sakon Ta'aziyyar Nabih Birri Ga Iyalan Wadanda Suka Rasu A Harin Iran

19:12 - October 21, 2009
Lambar Labari: 1840245
Bangaren siyasa da zamantakewa; Shugaban majalisar dokokin kasar Labanan Nabih Birri ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta'addancin da aka kai a lardin Sistan da Baluchestan.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto bangaren yada labaransa na kasar Labanan cewa; Shugaban majalisar dokokin kasar Labanan Nabih Birri ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta'addancin da aka kai a lardin Sistan da Baluchestan. Shugaban majalisar dokokin kasar Labanan Nabih Birri ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta'addancin da aka kai a lardin Sistan da Baluchestan. 481273



captcha