Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Shugaban bangaren kula da harkokin jam'a na cibiyar kula da harkokin al'adu da ilimi ta jamhuriyar Musulunci ta Iran a reshenta da ke kasar sri Lanka ya bayyana cewa; An kara fadada dangantaka tsakanin bangarorin Iran da Sri Lanka ta fuskacin al'adu da harkokin ilmi, an bayyana hakan ne a wata tattaunawa tsakanin bangarorin biyu. 481416