IQNA

Taro Kan Haramta HKI A Damaskos Karo Na Tamanin da Biyu

14:28 - October 22, 2009
Lambar Labari: 1840411
Bangaren tunani da nazari: a birnin Damaskos fadar mulkin kasar Suriya ake gudanar da taro kan haramcin Haramtacciyar kasar Isra'ila karo na tamanin da biyu.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna daga kasar ta Suriya ta nakalto daga majiyar gwamnatin Sana ta watsa rahoton cewa: wannan taro na yankin a birnin Damaskos fadar mulkin kasar Suriya ake gudanar da taro kan haramcin Haramtacciyar kasar Isra'ila karo na tamanin da biyu.Kuma mahalarta taron sun yi amanna kan haramcin haramtacciyar kasar Isra'ila da kuma za lumcinta da babakere da take yi a yankin da kasashen shida da suka hada da Jodan,Masar,Bahrain,Oman ,Mauritaniya,aljeriya da kuma Kommoro.

481995

captcha