Bangaren kasa da kasa; An kammala zaman kusanto da mazhabobin muslunci da aka gudanar a birnin London na kasar Birtaniya, wanda cibiya kula da harkokin Musulunci ta kasar ta dauki nauyin shiryawa da gudanarwa.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labarai na cibiyar kula da harkokin Musulunci a a kasar Birtaniya cewa; An kammala zaman kusanto da mazhabobin muslunci da aka gudanar a birnin London na kasar Birtaniya, wanda cibiya kula da harkokin Musulunci ta kasar ta dauki nauyin shiryawa da gudanarwa. An kammala zaman kusanto da mazhabobin muslunci da aka gudanar a birnin London na kasar Birtaniya, wanda cibiya kula da harkokin Musulunci ta kasar ta dauki nauyin shiryawa da gudanarwa.483564