Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran KUNA na kasar a shafinsa na internet cewa; An gudanar da zaman gaggawa na kungiyar hadin kan kasashen musulmi dangane da yadda yahudawan sahyuniya suke yin shishigi kan masallacin Qods. An gudanar da zaman gaggawa na kungiyar hadin kan kasashen musulmi dangane da yadda yahudawan sahyuniya suke yin shishigi kan masallacin Qods. 484004