Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga daga babban jami'i mai kula da harkokin ayyukan haji na kasar Iran da yanzu haka yake birnin Madina cewa; a cikin wata zantawa da ta hada su da minister mai kula da ayyukan haji na Saudiyya ya sheda cewa; Ministan mai kula da harkokin ayyukan haji a kasar saudiyya ya nuna rashin gamsuwarsa da yadda jami'an kasar ta Saudiyya suke wulakanta alhazai da suka zo daga kasar Iran. 491232