Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na bangaren yada labarai na babbar cibiyar kula da harkokin musulmi ta kasar faransa cewa; Za a gudanar da wani zaman taro kan matsayin dan adam a mahangar addinin muslunci a birnin Halle na kasar faransa. Za a gudanar da wani zaman taro kan matsayin dan adam a mahangar addinin muslunci a birnin Halle na kasar faransa.494004