IQNA

Jaridun Kasar Saudiyya Sun Kawo Labarai Kan Kisan 'Yan Shi'a

13:02 - November 17, 2009
Lambar Labari: 1850471
Bangaren kasa da kasa; Jaridun kasar saudiyya da dama sun kawo labarai dangane da kisan kiyashin da gwamnatin saudiyya take yi wa mabiya mazhabar shi'a na kasar Yeman da jiragen yaki ba kyakkyaftawa.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labransa dake tare da tawagar majajjata a Saudiyya cewa; Jaridun kasar saudiyya da dama sun kawo labarai dangane da kisan kiyashin da gwamnatin saudiyya take yi wa mabiya mazhabar shi'a na kasar Yeman da jiragen yaki ba kyakkyaftawa. Bayanin ya ci gaba da cewa wasu daga cikin jaridun na kare manufar wahabiyawa ta kokarin kawo karshen mabiya mazhabar shi'a a cikin kasashen musulmi. 493970



captcha