IQNA

An fara Gudanar Da Wani Shirin karawa Juna Ilimi Kan Hakkokin Dan Adam

22:09 - November 18, 2009
Lambar Labari: 1851216
Bangaren kasa da kasa; An fara gudanar da wani shiri na kara wa juna ilimi kan hakkokin bil adama a kasar Guinea, wanda kungiyar kula da hakokin ilimi da ala'du ta ISESCO ta shirya gudanarwa.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na kungiyar kula da harkokin al'adu da ilimi ta kasashen musulmi cewa; An fara gudanar da wani shiri na kara wa juna ilimi kan hakkokin bil adama a kasar Guinea, wanda kungiyar kula da hakokin ilimi da ala'du ta ISESCO ta shirya gudanarwa. An fara gudanar da wani shiri na kara wa juna ilimi kan hakkokin bil adama a kasar Guinea, wanda kungiyar kula da hakokin ilimi da ala'du ta ISESCO ta shirya gudanarwa.494491



captcha