Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Turkiya cewa; Kwamitin kula da harkokin koyarwa a kasar Turkiya ya karbi sa hannun sama da mutane 24 da ke nema a canja tsarin koyarwa a kasar ta Turkiya domin bai wa kowane bangare hakkinsa. Kwamitin kula da harkokin koyarwa a kasar Turkiya ya karbi sa hannun sama da mutane 24 da ke nema a canja tsarin koyarwa a kasar ta Turkiya domin bai wa kowane bangare hakkinsa.500375