Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga mataimakin ministan harkokin wajen Iran Mohammad Reza Khormayan cewa; Ya rataya kan al'ummar musulumi su yi amfani da damar da suke samu wajen gudanar da ayyukan hajji domin samun hadin kai mai dorewa a tsakaninsu. Ya rataya kan al'ummar musulumi su yi amfani da damar da suke samu wajen gudanar da ayyukan hajji domin samun hadin kai mai dorewa a tsakaninsu.501182