Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Wakilan cibiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasar Iran a kasashen Thailand da kuma Spain sun gudanar da tarukan ranar Ghadir.
Wakilan cibiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasar Iran a kasashen Thailand da kuma Spain sun gudanar da tarukan ranar Ghadir. 505129