Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; wakilin jagoran juyin juya halin Musulunci a birnin Isfahan Ayatollah Yusif tabatabai ya bayyana cewa; Dole ne mu yi la'akari da cewa dukkanin wata daukaka da al'aummar musulmi za ta iya samu hakan yana tattare ne da hadin kai tsakanin su kansu musulmin ne. Dole ne mu yi la'akari da cewa dukkanin wata daukaka da al'aummar musulmi za ta iya samu hakan yana tattare ne da hadin kai tsakanin su kansu musulmin ne.507198