Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa daga birnin eirut cewa; Babban malamin kasar Labanan Allamah Fadlollah ya bayyana cewa manufar kafirta musulmi ita ce bayar da dama ga 'yan mamaya su ci gaba da zama a Iraki. Babban malamin kasar Labanan Allamah Fadlollah ya bayyana cewa manufar kafirta musulmi ita ce bayar da dama ga 'yan mamaya su ci gaba da zama a Iraki.507194