IQNA

Za A Sake Gyara Masallatan Wardak na Kasar Afganistan

15:20 - December 15, 2009
Lambar Labari: 1861778
Bangaren siyasa da zamantakewa; Za a sake gina masallatan yankin wardak na kasar Afganistan,a wani shiri da kwamitin kula da gyara masallatan kasar ya bullo da shi.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa na birnin Kabul cewa; Za a sake gina masallatan yankin wardak na kasar Afganistan,a wani shiri da kwamitin kula da gyara masallatan kasar ya bullo da shi. Za a sake gina masallatan yankin wardak na kasar Afganistan,a wani shiri da kwamitin kula da gyara masallatan kasar ya bullo da shi. 508145
captcha