Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Turkiya cewa; A gobe ne idan Allah ya kai mu za a gudanar da wani babban gangami a birnin Istanbul na kasar Turkiya domin nuna goyon baya ga Qods. A gobe ne idan Allah ya kai mu za a gudanar da wani babban gangami a birnin Istanbul na kasar Turkiya domin nuna goyon baya ga Qods. 509080