IQNA

Za A Gudanar Da Wani Taron Bayar Da Horo Kan Kur'ani A Zimbabwe

16:05 - December 16, 2009
Lambar Labari: 1862297
Bangaren kur'ani; Za a gudanar da wani zaman taro na bayar da horo da kara wa juna ilimi kan harkokin koyon addinin Musulunci da karatun kur'ani mai tsarki a Zimbabwe.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarat cewa; Za a gudanar da wani zaman taro na bayar da horo da kara wa juna ilimi kan harkokin koyon addinin Musulunci da karatun kur'ani mai tsarki a Zimbabwe. Za a gudanar da wani zaman taro na bayar da horo da kara wa juna ilimi kan harkokin koyon addinin Musulunci da karatun kur'ani mai tsarki a Zimbabwe. 509439
captcha