Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga wasu kafofin yada labarai daga kasar Indonesia cewa; Za a gudanar da wani zama na musamman a birnin Jakarta na kasa Indonesia wanda zai mayar da hankali kan matsalolin da matasa musulmi suke fuskanta. Za a gudanar da wani zama na musamman a birnin Jakarta na kasa Indonesia wanda zai mayar da hankali kan matsalolin da matasa musulmi suke fuskanta. 510195