Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a cikin wata zantawa da ta hada shi da daya daga cikin manyan malaman kasar Iran Ayatollah Taskhiri ya bayyana cewa; Al'ummar musulmi da ke yin biyayya ga manzon Allah da Amirul muminin ta samu 'yancinta ne sakamakon dakewar da Hussain ya nuna a ranar Ashura a gaban azulamai. Bayanin ya ci gaba da cewa malamin ya jadadda cewa; Al'ummar musulmi da ke yin biyayya ga manzon Allah da Amirul muminin ta samu 'yancinta ne sakamakon dakewar da Hussain ya nuna a ranar Ashura a gaban azulamai. 512139