Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Za a fara gudanar da wani zaman taro kan wayewar da musulmi suka samu a tarihi da ya dauki dogon lokaci wanda za a gudanar a birnin Iskandar na kasar Masar. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a fara gudanar da wani zaman taro kan wayewar da musulmi suka samu a tarihi da ya dauki dogon lokaci wanda za a gudanar a birnin Iskandar na kasar Masar. 512588