IQNA

Muttaki Zai Tattauna tare Da 'Yan Majalisa Kan Matsalolin 'Yan shi'ar yeman

15:41 - December 22, 2009
Lambar Labari: 1864763
Bangaren siyasa; Kwamitin malaman majalisar dokokin Iran zai gudanar da wani zama tare da ministan harkokin wajen Iran Manucher Muttaki dangane da yanayin da mabiya mazhabar shi'a na Yeman suke ciki.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Kwamitin malaman majalisar dokokin Iran zai gudanar da wani zama tare da ministan harkokin wajen Iran Manucher Muttaki dangane da yanayin da mabiya mazhabar shi'a na Yeman suke ciki. Kwamitin malaman majalisar dokokin Iran zai gudanar da wani zama tare da ministan harkokin wajen Iran Manucher Muttaki dangane da yanayin da mabiya mazhabar shi'a na Yeman suke ciki. Kwamitin malaman majalisar dokokin Iran zai gudanar da wani zama tare da ministan harkokin wajen Iran Manucher Muttaki dangane da yanayin da mabiya mazhabar shi'a na Yeman suke ciki. 512708



captcha