Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Babban malamin addinin Musulunci a kasar Labanan Allamah Fadlullah ya bayyana cewa ya kamata tarukan Ashura su zama wata dama ce ta samun hadin kan musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa; Babban malamin addinin Musulunci a kasar Labanan Allamah Fadlullah ya bayyana cewa ya kamata tarukan Ashura su zama wata dama ce ta samun hadin kan musulmi. 512659