IQNA

Masu Kare Hakkin Bil Adama Daga Kasashe 42 Sun Isa Palastinu

11:58 - December 24, 2009
Lambar Labari: 1865337
Bangaren kasa da kasa; Masu kare hakkin bil adama daga kasashe kimanin arba'in da biyu ne suka isa palastinu domin gane wa idanunsu halin da al'ummar yankin suke ciki, sakamakon takunkumin Isra'ila.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran palastinu cewa; Masu kare hakkin bil adama daga kasashe kimanin arba'in da biyu ne suka isa palastinu domin gane wa idanunsu halin da al'ummar yankin suke ciki, sakamakon takunkumin Isra'ila. Bayanin ya ci gaba da cewa Masu kare hakkin bil adama daga kasashe kimanin arba'in da biyu ne suka isa palastinu domin gane wa idanunsu halin da al'ummar yankin suke ciki, sakamakon takunkumin Isra'ila.
513855
captcha