IQNA

Masar Ta Hana Kai Taimako Ga Al'ummar Gaza Ta Mashigar Rafah

15:49 - December 28, 2009
Lambar Labari: 1866042
Bangaren kasa da kasa; Gwamnatin masar ta dauki matakai na rashin imani inda ta hana kai duk wani taimako ga al'ummar palastine ta hanyar mashigar Rafah da ke kan iyakar kasar da zirin Gaza.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; Gwamnatin masar ta dauki matakai na rashin imani inda ta hana kai duk wani taimako ga al'ummar palastine ta hanyar mashigar Rafah da ke kan iyakar kasar da zirin Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa Gwamnatin masar ta dauki matakai na rashin imani inda ta hana kai duk wani taimako ga al'ummar palastine ta hanyar mashigar Rafah da ke kan iyakar kasar da zirin Gaza.515024


captcha