Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; An kafa wani kwamiti domin kula da harkokin makaranta kur'ani mai tsarki a birnin Damascus na kasar Syria, wanda ke samun halartar makaranta da mahardata na kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa An kafa wani kwamiti domin kula da harkokin makaranta kur'ani mai tsarki a birnin Damascus na kasar Syria, wanda ke samun halartar makaranta da mahardata na kasar.515337