Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; a wani bayani da ya hada shi da manema labarai, Ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa ci gaba da killace zirin Gaza da haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi, ya mayar da yankin wani babban kurku. Bayanin ya ci gaba da cewa ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa ci gaba da killace zirin Gaza da haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi, ya mayar da yankin wani babban kurku. 515789