Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa A yau ne aka bude babban masallacin birnin Jakarta na kasar Indonesia, wanda kuma shi ne masallaci na biyu mafi girma a birnin na kasar da ta fi yawan musulmi a fadin duniya. Bayanin ya ci gaba da cewa a yau ne aka bude babban masallacin birnin Jakarta na kasar Indonesia, wanda kuma shi ne masallaci na biyu mafi girma a birnin na kasar da ta fi yawan musulmi a fadin duniya. 515588