IQNA

Syria Ta Yi Allawadai da Ci Gaba Da Killace Zirin Gaza

16:20 - December 30, 2009
Lambar Labari: 1866927
Bangaren siyasa da zamantakewa; ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa ci gaba da killace zirin Gaza da haramtacciyar gwamnatin yahudawa ke yi yana tatatre da babban hadari.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa ci gaba da killace zirin Gaza da haramtacciyar gwamnatin yahudawa ke yi yana tatatre da babban hadari. Bayanin ya ci gaba da cewa ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa ci gaba da killace zirin Gaza da haramtacciyar gwamnatin yahudawa ke yi yana tatatre da babban hadari. 515497





captcha