Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; An rattaba hannu kan wata yarjejeniyar addini tsakanin gwamnatocin kasashen Iran da Indonesia tare da halartar wakilan majalisar kusanto da mazhabobin Musulunci. Bayanin ya ci gaba da cewa An rattaba hannu kan wata yarjejeniyar addini tsakanin gwamnatocin kasashen Iran da Indonesia tare da halartar wakilan majalisar kusanto da mazhabobin Musulunci. 515541