Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Za a bude wata cibiyar bincike kan harkokin kur'ani mai tsarki kasar Morocco, wadda za ta taka rawa wajen fitar da ilmomin kur'ani mai tsarki a cikin littafai. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a bude wata cibiyar bincike kan harkokin kur'ani mai tsarki kasar Morocco, wadda za ta taka rawa wajen fitar da ilmomin kur'ani mai tsarki a cikin littafai. 516046