Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa An gudanar da wani taro na girmama wadanda suka lashe gasar karatun kur'ani a kasar Libya, bayan da aka fitar da suyaen wadanda suka zo na daya da na biyu da na uku. Bayanin ya ci gaba da cewa An gudanar da wani taro na girmama wadanda suka lashe gasar karatun kur'ani a kasar Libya, bayan da aka fitar da suyaen wadanda suka zo na daya da na biyu da na uku. 516095