Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Kasar Rasha ta samu wani sabon wakilci a kungiyar hadin kan kasashen musulmi, wanda aka bude ofishinsa a birnin Jidda na kasar Saudiyya tare da halartar wakilin Rasha. Bayanin ya ci gaba da cewa Kasar Rasha ta samu wani sabon wakilci a kungiyar hadin kan kasashen musulmi, wanda aka bude ofishinsa a birnin Jidda na kasar Saudiyya tare da halartar wakilin Rasha. 516316